Connect with us

Kasuwanci

KAROTA ta gargadi masu kasa kayan sayarwa a gadar Sabon Titi

Published

on

Hukumar kura da Zirga-zargar ababen hawa ta Kano KAROTA, ta gargadi masu kasa kayayyakin sayarwa a gadar sama da ke Sabon Titin Ɗorayi.

 

Mataimakin Shugaban hukumar Auwal Lawan Shuʼaibu Aranposu, ne ya yi wannan gargadin yayin rangadin da ya kai gadar.

 

Tawagar tasa ta kewaya yankunan Hadejia Road da Kwanar Barde sai Hotoro da Zaria Road da kuma Gwarzo Road inda ya duba yadda ayyukan jamiʼan hukumar ke gudana.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!