Connect with us

Labarai

Kasafin 2023: Yadda majalisar dokokin Kano ta cika a yau

Published

on

Majalisar dokokin Kano ta yi cikar Kwari yayin da ake jiran gwamna Ganduje ya iso domin gabatar da ƙunshin Kasafin baɗi.

A ranar Laraba da ta gabata ne dai majalisar ta amincewa gwamna Ganduje ya gabatar mata da kasafin kamar yadda ya buƙata.

Yadda Gwamna Ganduje ya iso majalisa da tawagarsa

Cikakken labarin zai zo muku a nan gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!