Connect with us

Labarai

Kashim Shettima ya isa birnin New york don halartar taron MDD karo na 80

Published

on

Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shettima, ya isa birnin New york domin halartar taron Majalisar Dinkin duniya karo na 80.

Shettima wanda ke wakiltar Shugaban kasa Bola Tinubu, zai gabatar da bayani a madadin Najeriya yayin babban taron muhawarar da za a gudanar inda zai bayyana sabbin gudummawar da kasarsa za ta bayar tare da  halartar manyan tarurruka.

Mataimakin shugaban kasar ya samu tarbar daga ministan harkokin waje na Najeiya Ambasada Yusuf Tuggar da ministan tsaro Muhammad Badaru Abubakar da kuma wakilin Najeriya a ofishin Majalisar Dinkin duniya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!