Connect with us

Labarai

Majalisar Dokokin Kano ta bukaci a gyara wasu hanyoyi a Garun Malam da Garko

Published

on

Ɗan Majilisar jihar Kano mai wakiltar mazabar Kura da Garun Malam, Zakariya Alhassan, ya buƙaci gwamnatin Kano da ta duba halin da hanyar da ta  tashi daga Chiromawa zuwa garun Babba ke ciki.

 

Ɗan majalisar ya bukaci hakan ne lokacin da ya ke gabatar da kudiri kan halin da hanyar ke ciki a zaman majalisar na yau Litinin.

 

Zakariya Alhassan, ya bayyana damuwarsa kan yadda hanyar ke baraza na ga rayuwar al’ummar yankunan.

 

Haka kuma, a dai zaman majalisar shi ma ɗan majalisar Garko, Injiniya Murtala Kadage, ya gabatar da kudurin neman gyaran hanyar garin Tsohuwar Kasuwa a ƙaramar hukumar ta Garko wadda ruwan sama ya lalata.

 

Kudirin dai ya samu goyon bayan ɗan majalisa mai wakiltar Rano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!