Connect with us

Labarai

Majalisar dokokin Kano ta yi dokar kafa hukumar da zata Kula da Manyan gine-gine a kano

Published

on

Majalisar dokokin Kano ta yi dokar kafa hukumar da zata Kula da Manyan gine-gine da kayan more rayuwa a fadin jihar nan.

Kafa dokar ya biyo bayan amincewa da karatu na uku kan kudurin dokar da majalisar tayi a zaman ta na yau Litinin.

Da yake karin bayani akan sabuwar dokar, shugaban masu rinjaye na majalisar Lawan Hussaini Dala ya ce, idan ankafa hukumar, za ta Sanya ido kan yadda kamfanonin waya suke kafa antennar su da yadda suke haka rami a titunan jihar wajen binne manyan wayoyin su.

majalisar tace, hukumar za kuma ta dauki matakin hukunci akan wadanda suke tone hanyoyi a jihar wajen shimfida bututun ruwa domin kaiwa gidaje ko wajen sana’ar su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!