Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Siyasa

Mambobin Jam’iyar PDP a majalisar wakilai sun musanta rade-rade da akeyi

Published

on

Mambobin jam’iyyar PDP a majalisar wakilai sun yi watsi da rade-radin da ke cewa uwar jam’iyyar ta umarce su da su kadawa wani dantakarar shugabancin majalisar ta wakilai kuri’ar su.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilai Leo Ogor.

Sanarwar ta ruwaito cewa babu kanshin gaskiya cikin rade-radin adon haka mambobin majalisar su ka bukaci al’ummar kasar nan da su yi watsi da batun.

Mr Leo Ogor ta cikin sanarwar ya kuma ce jam’iyyar PDP bata hana ‘ya’yan jam’iyyar zabar ‘yan takarar shugabancin majalisar karkashin jam’iyyar APC ba.

 

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!