

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gargaɗi jam’iyyun siyasa da cewa duk wani zaɓen fidda gwani da...
Jam’iyyar NNPP ta sanar da cewa ba za ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2027 ba, tana mai cewa burinta shi ne haɗa...
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya zargi gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike, da amfani da karfin gwamnati...
Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya yi alƙawarin rage cin hanci da rashawa da kuma tsadar tafiyar da gwamnati idan aka zaɓe...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ce duk wani Kwamishina ko mai ba shi shawara da ya san ba zai iya gudanar da manufofin...
Jam’iyyar APC za ta bai wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu takardar shaidar nasara da kuma tutar jam’iyyar a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a...
Fadar Shugaban Najeriya ta mayar da martani ga Peter Obi, bayan kalamansa na sukar tafiye-tafiyen Tinubu zuwa ƙasashen waje, tana mai cewa Obi abinda yake faɗa...
Yau ake sa ran jam’iyyar APC mai mulki ta fitar da jadawalin sunayen mutanen da ta amince su tsaya takara a zaɓen fitar da gwani na...
Tsohon Ministan Sadarwa na kasa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya zargi jam’iyyar APC a jihar Gombe da karya dokoki wajen tsayar da dan takarar gwamna...
Farfesa Isa Ali Pantami ya yi watsi da sasancin da aka yi kan fitar da Jamilu Gwamna takarar Gwamnan jihar Gombe a jamiyyar APC Wata...