

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa kana dan takakar shugaban kasa a jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci gwamnatin Shugaba Bola Tinubu...
Ɗan takarar jam’iyyar African Democratic Congress, ADC, a zaɓen gwamnan Osun, Najeem Salaam, ya taya Gwamna Ademola Adeleke murnar sake zaɓarsa, yana mai cewa sakamakon zaɓen...
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke na Jam’iyyar Accord, ya lashe zaben gwamna a kananan hukumomi 19 daga cikin 30 na jihar. Babban abokin hamayyarsa, Bola Oyebamiji...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Benue ta kubutar mutane biyar daga cikin fasinjoji 14 da aka yi garkuwa da su a Ƙaramar Hukumar Ohimini ta jihar. ...
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar, ADC, Alhaji Atiku Abubakar, ya shigar da ƙara a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Action Democratic Party (ADP) a zaben 2027, Ambasada Aliyu Bin Abbas, ya yi gargadi kan duk wani yunkuri na sauya...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da ƙarar da tsohon gwamnan Jihar Ribas, Rotimi Amaechi, ya shigar domin ƙalubalantar nasarar tsohon mataimakin shugaban...
Babbar Kotun Tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi ta soke hukuncin da ta yanke a baya wanda ya umarci hukumar zaɓen Nijeriya INEC ta yi...
Jam’iyyar NDC ta musanta rahotannin da ake yadawa cewa ɗan takararta na mataimakin shugaban ƙasa a zaɓen 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar ficewa...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gargaɗi jam’iyyun siyasa da cewa duk wani zaɓen fidda gwani da aka gudanar bayan wa’adin 30 ga...