Connect with us

Labarai

Matatar Dangote na shirin fara rarraba Fetur a fadin Najeriya

Published

on

Matatar mai ta Dangote ta sanar da cewa  za ta fara rarraba mai daga matatar zuwa gidajen mai da ke faɗin kasar nan.

 

Dangoten ya yi alƙawarin sayo manyan motocin dakon mai masu amfani da iskar Gasa na CNG, kusan 10,000,  da kawo yanzu haka ya sayo 4,000 daga ciki, inda ya yi alƙawarin ɗaukar man daga matatarsa zuwa gidajen man da suka sari man nasa a kyauta.

 

Sabon matakin na Matatar Man ta Dangote, ya jawo suka da cece kuce daga ƙungiyar masu dakon man fetur da rarraba shi zuwa gidajen man ƙasar, ta NUPENG da suka zargi Dangote da yi musu kafar Ungulu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!