Connect with us

Labarai

Ministan tsaron Najeriya Badaru Abubakar ya yi murabus

Published

on

Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar, ya yi murabus daga muƙaminsa nan take.

Ministan, ya bayyana hakan ne ta cikin wata wasiƙa da ya aike wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu, inda ya bayyana cewa ya yi murabus ne saboda dalilai na lafiyarsa.

Shugaba Tinubu ya amince da murabus ɗin nasa, tare da gode masa bisa hidimar da ya yi wa ƙasa.

Ana dai sa ran cewa, Shugaba Tinubu zai sanar da Majalisar Dattawa sunan wanda zai maye Muhammad Badaru Abubakar a cikin makon nan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!