Connect with us

Labarai

Ministan tsaron ya bukaci a daina biyan kudin fansa ga yan bindiga

Published

on

Sabon ministan tsaron Najeriya Christopher Musa, ya bukaci mutane da su daina biyan kudin fansa ga masu yin garkuwa da mutane.

Janar Christopher Musa mai Ritaya, ya bayyana hakan ne, bayan da majalisar Dattawa ta kammala tantance shi, tare da tabbatar masa da mukamin da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada shi, na ministan tsaro.

Christopher Musa, ya kuma yi alkawarin yin aiki tare da dukkan hukumomin tsaro da jama’a domin magance kalubalen tsaro a fadin Najeriya. 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!