Connect with us

Labarai

NLC ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin mako guda wajen mayar da kudin ma’aikata da aka karkatar

Published

on

 

Ƙungiyar Kwadago ta Najeriya NLC ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin mako guda domin mayar da kudaden ma’aikata da ake zargin an karkatar daga Asusun Inshorar Ma’aikata, tare da bukatar a gaggauta kafa Hukumar Gudanarwar Asusun Fansho na Ƙasa PENCOM.

 

A wata sanarwa da aka fitar bayan taron Kwamitin Gudanarwa na Ƙasa da ya gudana  a Abuja, NLC ta yi gargaɗi cewa idan gwamnati ta gaza cika waɗannan buƙatu, a shirye kungiyar take domin tsindima yajin aikin sai baba ta gani a fadin kasar nan

 

Taron wanda Shugaban NLC, Kwamared Joe Ajaero ya jagoranta, ya tattauna muhimman batutuwa da ke shafar ma’aikata, ƙungiyoyin kwadago, da halin da ƙasar ke ciki.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!