Connect with us

Labarai

NYCN ta bukaci a samar da dokoki kan hana biyan kuɗin fansa

Published

on

Kungiyar Matasa ta Arewacin kasar nan NYCN ta bukaci hukumomin tsaro da su haramta tare da samar da dokoki kan hana biyan kuɗin fansa ga masu garkuwa da mutane, tana cewa hakan ne kawai zai kawo ƙarshen garkuwa da mutane a Najeriya.

 

Ta cikin wata wasika da ya aike zuwa ofishin mai baiwa shugaban kasa shawara kan tsaro, Shugaban kungiyar matasan, Isah Abubakar, ya bayyana cewa biyan fansa na ba ‘yan bindiga ƙarfi da kuɗin sayen makamai.

 

Kungiyar ta ce daukar wannan mataki zai taimaka wajen yaki da masu garkuwa da mutane a fadin kasar nan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!