Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Oyo:yan sanda sun yi sanidayar makanta wani matashi

Published

on

Wani matashi  Samuel Ogundeji ya rasa idanun sa  bayan da aka yi zargin cewa sashin yaki da fashin da makami na rundunar ‘yan sanda ta kasa dake Yankin  Saki a jihar Oyo ya azabtar da shi.

Kimanin shekaru 2 ke nan da aka zargi sashin yaki da fashi da makami na rundunar ‘yan sanda da azaftar da Samuel Ogundeji.

A cewar Iyayen matashin sun iyakacin kokarin su don ganin idanuwan sa sun dawo garai amma abun ya gagara, kasancewar asibitoci daban-daban dake Ilori babban birnin jihar Kwara da kuma wasu asibitoci dake kan iyakar kasar nan da jamhuriyyar Benin sun tabbatar da cewa ya rasa idanun sa.

Da yake bada labarin yadda ya rasa idanun sa,Samuel Ogundeji ya ce a ranar 10 ga watan Janairun bara ne ya nemi aiki a wani mashaya dake Saki bayan da ya samu aikin ne akan Naira dubu goma kowanne wata, daga bisani kuma wata matashiya daga cikin ma’aikata ta ajiye aikin ta, ganin haka sai aka maida ni aiki cikin otel din baki daya

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!