

Kwamitin da ma’aikatar shari’a ta kafa domin gano manyan shari’un da suka jima ba a kawo karshen su ba, ya gano wasu manyan shari’o’i da ke...
Ma’aikatar shari’a ta Kano ta bukaci alkalai da su kawo karshen cin koson mutane da ake samu a gidajen yarin jihar ta hanyar kammala...
Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano ta bayyana damuwa kan yadda wasu daga cikin ma’aikatan da ke aikin rigakafin cututtukan Measles da Rubella ke gudanar da...
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bayar da kyautar gidaje ga ma’aikatan jinya da malaman makaranta 72 a ƙaramar hukumar Mafa da ke jihar Borno...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya amince da murabus ɗin ministan kimiyya da fasaha na Najeriya Geoffrey Uche Nnaji. A wata sanarwa da mai magana da...
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya INEC mai barin gado Farfesa Mahmood Yakubu, ya miƙa ragamar shugabancin hukumar ga Misis May Agbamuche-Mbu, wadda za...
Hukumar Kula da gasa da kare haƙƙin masu sayen kayayyaki ta Tarayya FCCPC, ta gargaɗi masu gurɓata Kayan abinci tare da sayar da su da su...
Ƴan sanda a birnin London sun ce, sun tarwatsa wata ƙungiyar barayi ta ƙasa da ƙasa da ta kware wajen safarar wayoyin salular jama’a da suka...
Hukumar kula da ilimin bai-daya ta jihar Kano SUBEB, ta nuna gamsuwarta kan yadda musabakar karatun Al-Qur’ani Mai tsarki ke gudana a kwanakin nan. Shugaban hukumar...
Shugaban Bola Ahmad Tinubu ya kira taron gaggawa na Majalisar ƙoli ta ƙasa da hukumar ƴan sanda a yau Alhamis, domin tattauawa kan matsalar rashin tsaro....