Ana zargin wani jami’in gidan gyaran gidan hali da harbe wani mutum a Goron Dutse. Rahotanni sun nuna cewa mutumin yana gudanar da sana’a a bakin...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya gayyaci Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje da tsohon Gwamna Malam Shekarau domin ganawa da su kan shirin Shekaran na ficewa...
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta musanta labarin cewa za ta janye yajin aikin da take yi nan ba da jimawa ba. Shugaban ƙungiyar mai...