

Rundunar sojin kasar nan ta tabbatar da samun nasara a ci gaba da kai farmaki da take yi kan yan ta’adda a sassan kasar nan ...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta gurfanar da Tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami da matarsa da kuma dansa a gaban kotu bisa...
Rundunar sojojin saman kasar nan NAF ta Operation Fansa Yamma, ta hallaka ’yan ta’adda da dama tare da lalata cibiyar kera bama-bamai da sansanonin su a jihar...
Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta kasa NCAA ta bayyana cewa tashin farashin tikitin jirgin sama da aka samu a watan Disamba, ba shi da...
Shugabannin zartarwa na jam’iyyar NNPP a mazabar Gargari, da ke Ƙaramar Hukumar Dawakin Tofa a Kano, sun kori Shugaban Jam’iyyar NNPP na jihar Kano, Hashimu Dungurawa,...
An samu katsewar babban layin wutar lantarki na Najeriya, lamarin da ya haddasa daukewar wutar a sassa da dama na Najeriya a yau Litinin, bayan da...
Kungiyar Likitoci masu neman kwarewa NARD ta yi barazanar tsunduma yajin aiki sakamakon rashin cika mata alkawuranta da gwamnatin tarayya ta yi. Hakan na cikin...
Jam’iyyar NNPP a jihar Kano ta ce, ba ta tare da wasu ‘ya’yanta da ke kiraye-kirayen a sauya sheka zuwa APC. Shugaban jam’iyyar a nan...
Majalisar wakilai ta buƙaci gwamnatin tarayya da ta jingine shirinta na fara aiwatar da sabuwar dokar haraji mai cike da ce-ce-ku-ce da ruɗani, har sai an...
Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Kudu, Aminu Waziri Tambuwal, ya jajanta wa al’ummar gundumar Jabo, bayan harin da rundunar sojin Najeriya...