Ana zargin wani jami’in gidan gyaran gidan hali da harbe wani mutum a Goron Dutse. Rahotanni sun nuna cewa mutumin yana gudanar da sana’a a bakin...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya gayyaci Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje da tsohon Gwamna Malam Shekarau domin ganawa da su kan shirin Shekaran na ficewa...