

Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta ƙasa NARD ta buƙaci shugaba Muhammadu Buhari da ya halarci ganawar da za su yi da ƙungiyar likitoci ta ƙasa...
Wasannin da za’a buga yau Talata 14 ga watan Satumbar shekarar 2021 a gasar cin kofin zakarun Turai ta Champion League. Barcelona VS Bayern Munich ...
Masanin tsaro a jamiar Yusuf Maitama Sule a nan Kano ya ce, jihar na cikin barazanar tsaro sakamakon yadda ake samun bakin fuska a cikin a...
Gwamnatin Jihar Jigawa ta fara shirye-shirye domin daƙile ambaliyar ruwa a faɗin jihar. Mai bawa Gwamnan Jihar Jigawa shawara a kan cigaban al’umma Hon Hamza Muhammad...
Yayin da jami’an tsaron Jihar Zamfara ke ci gaba da ragargaza ƴan bindiga a Jihar, tun bayan katse layukan waya a Jihar, al’ummar garin na cigaba...
Uwargidan shugaban ƙasa Aisha Muhammadu Buhari, ta yi fashin baki kan wani bidiyo da ta wallafa a shafinta na Instagram wanda ya janyo ce-ce-ku-ce a tsakanin...
Rahotanni daga hukumar lura da kotunan musulunci ta jihar Kano na cewa an shiga ruɗani sakamakon zargin ɓatan dabon kuɗaɗen marayu. Bayanai sun nuna cewa zunzurutun...