

Matasan karamar hukumar Shagari da ke a jahar Sokoto sun kashe wasu ‘yan bindiga shidda da ake zargin suna cikin wadanda suka addabi yankin. Shugaban karamar...
Kungiyar dattawan Arewacin kasar nan, ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya ayyana dokar ta baci a yankin Arewacin Kasar na. Kungiyar ta gabatar...
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya NAFDAC, ta kama wani dan wasan kwallon kafa mai suna Mista Ikechukwu Elijah a unguwar Apo-Waru da...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Neja ta ce, zuwa yanzu adadin mutanen da suka rasu sakamakon hatsarin jirgin ruwan da ya afku ya kai...
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da cewa za ta fara kakaba tarar kuɗi kan duk wanda aka samu da aikata ayyukan da suka saba da ɗa’a...
Rundunar ‘Yan Sanda ta jihar Kaduna ta gayyaci tsohon Gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufai, domin amsa tambayoyi kan zargin hada baki wajen aikata laifi da tayar...
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya kaddamar da shirin addu’o’i na musamman tare da malamai da shugabannin addini da masu rike da sarautun gargajiya...
Majalisar Karamar hukumar Dawakin Kudu, ta ce za ta ci gaba da shiga lungu da Sako na yankunan da ke karkashinta domin magance duk wasu matsaloli...
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Neja, ta tabbatar da sake aukuwar wani sabon hatsarin kwale-kwale wanda yayi sanadiyyar mutwar akalla mutane 29 a gabar...
Shugaba Bola Ahmad Tinubu yace kudaden da kasar nan ke samu daga hanyoyin da bana man fetur ba sun isa wajen dakile tasirin manufofin tattalin arzikin...