Connect with us

Labarai

PDP ta daukaka kara kan umarnin kotu na kamo Tanimu Turaki SAN

Published

on

Wani tsagi na jam’iyyar PDP, ƙarƙashin jagorancin Tanimu Turaki SAN, ya ɗaukaka ƙara kan umarnin kotu da ya ba da izinin kama shi.

 

Turaki ya bayyana wannan umarni na kotun koli a matsayin wanda bai dace ba, inda ya ce an yi masa rashin adalci, tare da neman a soke wannan mataki nan take.

 

Rahotanni sun nuna cewa rikicin cikin gida na PDP na ci gaba da ɗaukar sabon salo, yayin da bangarori daban-daban ke fafatawa kan shugabanci da ikon tafiyar da jam’iyyar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!