Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Rundunar sojan kasar nan tayi sauyin ma’aikata don tabbatar da daidaito

Published

on

Rundunar sojin saman kasar nan ta ce ta sake sauyawa wasu daga cikin manyan jami’anta  wurare aiki daban-daban a fadin kasar nan domin tabbatar da daidaito a cikin ayyukan rundunar.

A cewar rundunar sauya wuraren aikin ya shafi air vice marshal goma 16 da kuma commoders 16 da kuma group captain guda tara sai kuma  squadron guda hudu.

Wanan na kunshe cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar sojin saman kasar nan AVM Olatokumbo Adesanya ya fitar.

Adesanya  ya ce fitattu cikin wadanda al’amarin ya shafa sun hadar da Shugabanin  rassan rundunar guda hudu dake shalkwatar ta a birinin tarayya Abuja da kuma bababn kwamada da ke bada umarni ga zirga-zirgar jiragen sama a rundunar.

Haka kuma sanarwar ta ce sauye-sauyen ya kuma shafi nada wasu a mukamai daban-daban awani bangare na tabbatar da gaskiya da adalci da kuma hana wasu dadewa a ofishi guda ta yadda za a tabbatar

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!