Connect with us

Labarai

Rundunar Sojin Najeriya sun hallaka ‘yan ta’adda a Jihar Borno

Published

on

Dakarun Sojin Najeriya  na Operation Hadin Kai sun kashe ‘yan ta’adda shida tare da dakile yunkurin kai hari garin Malam Fatori da ke Jihar Borno, inda suka kwato manyan bindigogi kirar AK-47 guda biyar, harsasai sama da 250, da wasu bama-bamai da kuma sauran makamai.

 

Wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwar da mai magana da yawun rundunar Laftanar Kanal Sani Uba ya fitar a ranar Talata, aka kuma rabawa manema labarai.

 

Sanarwar ta ce ‘yan ta’addan sun kai hari sansanin sojoji, amma dakarun hadin gwiwa da karin sojoji daga shiyoyi uku suka fatattake su

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!