Connect with us

Labarai

Shalkwatar tsaron kasar nan ta karyata jita jitar juyin mulki

Published

on

Shalkwatar ta karyata rahotannin da ke cewa an kama sama da jami’an soja goma sha biyu bisa yunkurin juyin mulki inda ta ce rahotannin da wasu kafafen yada labarai a kasar nan suka bayar kan wanna zargin labarin kanzon kurege ne.

 

A wata sanarwa da daraktan yada labarai na shelkwatar tsaron kasar nan Tukur Gusau ya fitar, ta ce ikirarin da wasu kafafen yada labarai ke yi karya ce kawai.

 

Sanarwar ta ce tun a farkon wannan watan aka kama wasu jami’an soja 16 bisa laifin rashin ladabi da biyayya, amma hakan baida alaƙa da shirin juyin mulkin kamar yadda wasu ke yadawa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!