Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Shin kun san alkalin da zai busa wasan Nijeriya da Brazil?

Published

on

An bayyana sunan Jansen Foo a matsayin wanda zai yi alkalancin wasan sada zumunci da Nigeria za ta yi da kasar Brazil a ranar 12 ga watan Oktoba a babban filin wasa na kasar Singapore.

Jansen Foo dan kasar Singapore zai samu tallafin Abdul Hannan wanda zai kasance matamakin alkalin wasa na daya sai Ong Chai Lee wanda zai zamo mataimakin alkalin wasa na biyu zai kasance mataimakin alkalin wasa na hudu.

Foo wanda ya shahara wajen bayan da katin gargaji wato Yellow card ya jagoranci busa manyan wasanni guda 89.

A cikin wasanni 89 da ya jagoranta ya bada katin gargadi guda 311, sai katin kora guda 13, yayin da ya bada bugun daga kai sai mai tsaron raga guda 17.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!