Connect with us

Labarai

Shugaba Tinubu na shirin saukaka kayan aikin Noma

Published

on

Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya bai wa manoman Najeriya tabbacin samun sauƙin kayan aikin gona, musamman taki, kafin zuwan damina ta gaba damina. 

Sanata Abdul’aziz Yari Abubakar, mai wakiltar mazabar Zamfara ta Yamma, ne ya bayyana hakan yayin tattaunawar sa da manema labarai, inda ya ce wannan mataki na daga cikin shirye-shiryen gwamnatin tarayya na bunƙasa harkar noma da tabbatar da wadatar abinci a fadin ƙasar.

Sanata Yari, ya ce gwamnatin tarayya ƙarƙashin shugabancin Bola Ahmad Tinubu za ta samar da taki mai yawa kuma a farashi mai rahusa domin bai wa manoma damar samun isasshen taki kafin zuwan damunar. 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!