Connect with us

Labarai

Shugaba Tinubu ya bayyana ƙudurin tantance shaidar ɗan ƙasa mai inganci

Published

on

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da kudirin gwamnatinsa na gina tsarin tantance shaidar ɗan ƙasa mai inganci, da kuma tsaro, wanda zai bai wa kowane ɗan Najeriya damar shiga cikin tsarin ba tare da wariya ba.

Shugaban ƙasan ya bayyana hakan ne a wani jawabi da ya gabatar a Alhamis ɗin makon na inda ya ce, tsarin tantance shaidar ta dan  ƙasa watau National Identity Management System ta na da matuƙar muhimmanci wajen cimma burin ci gaban tattalin arziki da tsaro da kuma walwalar al’umma.

Tinubu ya ce, Gwamnatinsa da cikakken shiri na haɗa bayanan ‘yan ƙasa a wuri guda domin sauƙaƙa gudanar da ayyukan gwamnati da samar da bayanai masu inganci don tsare-tsaren raya ƙasa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!