Connect with us

Labarai

Shugaba Tinubu ya gana da dangin waɗanda rikicin Jos ya shafa

Published

on

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da dangin waɗanda rikicin da ya afku a garin Jos ya shafa, yayin ziyarar jaje da ya kai jihar Plateau.

 

A yayin ziyarar, shugaban ya jajanta wa iyalan waɗanda suka rasa rayukansu, tare da ba su tabbacin cewa gwamnatin tarayya za ta ɗauki matakan gaggawa domin kawo ƙarshen tashe-tashen hankulan da ake fama da su a yankin.

 

Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba wajen tabbatar da tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al’umma a faɗin ƙasar nan.

 

Rahotanni sun ce ziyarar na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da nuna damuwa kan yadda hare-haren ke ƙaruwa a wasu sassan jihar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!