Connect with us

Labarai

Shugaba Tinubu ya taya al’ummar musulmi murnar bikin Sallah

Published

on

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya al’ummar musulmi murnar zagayowar Idin karamar sallah, tare da rokon su ci gaba da amfani da darussan da suka koya a watan Ramadan wajen gina kasa.

 

Shugaban,  ya kuma bayyana hakan ne ta cikin wata sanarwar da mai bashi shawara kan kafafen yada labarai Bayo Onanuga ya fitar.

 

Tinubu ya kuma bukaci musulmi su rika taimaka wa mabukata ba tare da la’akari da bambancin addini ba, yana mai cewa hakan zai taimaka wajen karfafa zumunci da hadin kai tsakanin al’ummar kasa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!