Connect with us

Labarai

Shugaba Tinubu ya umarci Matawalle ya zauna a Kebbi har sai an kuɓutar da ɗaliban Maga

Published

on

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya umarci ƙaramin Ministan Tsaro, Alhaji Bello Matawalle, da ya koma jihar Kebbi domin sanya ido tare da mayar da hankali kan aikin ceto dalibai mata 25 da ƴan bindiga suka sace a makarantar Sakandaren gwamnati da ke Maga,  a Ƙaramar hukumar Danko Wasagu.

Wata sanarwa da mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan kafafen yada labarai Bayo Onanuga, ya fitar a Alhamis ɗin makon nan.

Haka kuma, sanarwar, ta ƙara da cewa, shugaba Tinubu, ya umarci Matawalle da ya zauna a jihar har sai an tabbatar da an kuɓutar da ɗaliban.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!