Connect with us

Labarai

Shugaba Tinubu zai dawo Najeriya yau Litinin

Published

on

Fadar shugaban kasa ta ce, shugaba Bola Ahmed Tinubu zai dawo gida Najeriya a yau Litinin bayan kwashe kusan mako uku da yin balagura.

Mai magana da yawun shugaban Bayo Onanuga, ne ya bayyana hakan ta cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na X.

Idan za a iya tunawa tun a ranar 2 ga watan nan da muke ciki na Afurilu ne shugaba Tinubu ya fice daga Najeriya zuwa kasar Faransa, a wata ziyarar aiki, kamar yadda sanarwar da fadar shugaban ƙasa ta fitar ta bayyana.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!