Connect with us

Labarai

Sojojin Sama sun hallaka kusan ƴan ta’adda 600

Published

on

Rundunar Sojin Saman Najeriya ta tabbatar da hallaka ‘yan ta’adda kusan 600 cikin watanni takwas da suka gabata, waɗanda mafi yawansu a Jihar Borno.

Hakan na cikin wata sanarwa da rundunar ta wallafa a shafinta na X, inda ta ce, ya na cikin ƙoƙarin da ake yi wajen murƙushe ƙungiyar Boko Haram da sauran masu tayar da ƙayar baya a Arewa maso Gabas.

A cewar sanarwar Hare-haren sun kuma lalata sansanonin ‘yan ta’adda 166 da manyan motocin yaƙi sama da 200.

Haka zalika rundunar tace mafiya yawan hare haren, an kai su ne daga farkon shekarar da muke ciki ta 2025, a jihohin Borno, Yobe da kuma Taraba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!