Connect with us

Labarai

Tinubu ya gana da gwamnoni 6 a Abuja

Published

on

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya gana da wasu gwamnonin jihohi shida a Fadar mulki ta Aso Villa da ke birnin tarayya Abuja.

Gwamnonin da suka halarci ganawar sun hada da gwamnan jihar Sakoto, Ahmad Aliyu, da  Lucky Aiyedatiwa na Ondo da na Jigawa Umar Namadi Danmodi da kebbi Dakta Nasir Idris da gwamnan jihar Kogi Ahmed Usman Ododo da jihar Edo Monday Okpebholo.

Rahotonni sun bayyana cewa, yayin ganawar a  fadar shugaban kasa, shugaban Tinubu, ya tattauna da gwamnonin ne kan muhimman al’amuran gudanar da mulki da suka shafi jihohin su da ma Najeriya baki daya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!