Connect with us

Labarai

Tinubu zai nada sabbin jakadun Najeriya a kasashen ketare

Published

on

Shugaba Bola Ahmed Tinubu na shirin fitar da jerin sunayen jakadu da za su wakilci Nijeriya a manyan kasashe cikin makonni masu zuwa, a cewar majiyoyi daga fadar shugaban kasa.

 

Wannan mataki na zuwa ne bayan damuwar da jama’a ke nunawa kan yadda rashin jakadu ya rage karfin diflomasiyyar Nijeriya, musamman a kasashen da ke da muhimmanci ga hulɗar ƙasa da ƙasa.

 

Jaridar Punch ta ruwaito cewa Tinubu yajanye dukkan tsoffin jakadu a watan Satumban 2023 domin sake fasalin manufofin ƙasar a ketare, sai dai jinkirin tantance sababbin jakadu ya kai shekara biyu ba tare da sabbin nade-naden ba

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!