Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Victor Osimhen ba zai bugawa Najeriya gasar cin kofin Afrika ba

Published

on

Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles dake wasa a Napoli dake kasar Italiya Victor Osimhen, ba zai bugawa Najeriya gasar cin kofin kasashen Afrika ba da za a buga a shekara ta 2022.

Rahotanni daga ƙasar Italiya a tawagar sa ta Napoli , sun tabbatar dacewar dan wasan zai shafe tsawon watanni 3 yana jinya, da hakan ya sa ba zai samu damar buga gasar ba.

Dan wasan ya samu rauni a ranar lahadi 21 ga watan Nuwambar shekara 2021 a wasan da ƙungiyar sa ta yi da Inter Milan a gasar Seria A ta kasar Italiya.

Tuni dai an yiwa ɗan wasan Tiyata , na raunin da ya samu a kafar sa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!