Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

‘Yan bindaga sun yi garkuwa da mutane a jihar Adamawa

Published

on

Wasu ‘yan bindiga da ba’a kai ga gano ko suwaye ba sun yi garkuwa da wasu mutane shida a jihar Adamawa.

Lamarin ya faru ne da tsakar ranar jiya Asabara a karamar hukumar Gurin, Fufore dake jihar ta Adamawa.

Wasu shaidun gani da ido a jihar sun shidawa manema labarai cewa ‘yan bindigar sun yi garkuwa da mutanan ne a wani kauye dake cikin karamar hukumar ta Fufore-Gurin.

Rundunar ‘yan sandan jihar ta Adamawa ta tabbatar da faruwar lamarin ta bakin mai Magana da yawun rundunar DSP Suleiman Nguroje, inda ya ce mutun hudu ‘yan bindigar su ka samu nasarar garkuwar da su a kauyen.

Yayin da mutane biyu suka kubuta daga cikin mutane shida da yan bindigar suka kama.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!