Connect with us

Labarai

‘Yan Sanda sun dakile yunkurin wani mummunan hari

Published

on

Rundunar ‘yansanda a jihar Kogi ta ce jami’anta sun dakile wani yunkurin kai hari kan wani babban sansanin ‘yansanda a jihar da wasu yanta’adda suka yi, inda aka kama wasu da ake zargi da hannu cikin lamarin.

Hakan na cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar a jihar William Aya ya fitar ga manema Labarai.

A cewar  sa samun nasarar dakile harin ya biyo bayan bayanan sirri da rundunar ta samu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!