Connect with us

Labarai

Za a ci gaba da aiwatar da sabbin dokokin haraji daga 1 ga Janairun 2026- Minista

Published

on

Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da cewa za ta ci gaba da aiwatar da sabbin dokokin haraji daga ranar 1 ga watan Janairun sabuwar shekara mai kamawa kamar yadda aka tsara.

 

Ministan Yada Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Mohammed Idris, ya ce an bi dukkan ka’idoji, ciki har da shawarwari masu fadi, tattaunawar majalisa, amincewa da kuma sanya hannun Shugaban Kasa.

 

Ministan, ya jaddada cewa dokar haraji guda daya ce kacal da aka amince da ita, wadda Majalisar Tarayya ta zartar kuma Shugaban Kasa ya sanya wa hannu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!