Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Mu Ƙyaƙyata

Za mu ci gaba da bada tallafin man fetur zuwa 2022 – Buhari

Published

on

Gwamnatin tarayya ta ce za ta ci gaba da bada tallafin man fetur a cikin watanni shida na farkon shekarar 2022.

Ministar kuɗi kasafi da tsare-tsare Zainab Ahmed ce ta bayyana hakan a wani zama da aka gudanar a taron tattalin arzikin Najeriya a Abuja.

Ta ce gwamnatin tarayya ta yi tanadin tallafin man fetur da zai isa har zuwa karshen watan Yuni na shekara mai zuwa.

Ta ƙara da cewa za a fara amfani da cikakken farashi da aka ƙayyade na harkokin man fetur da iskar gas nan da watan Yulin 2022.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!