Connect with us

ilimi

Za mu sama wa malamai fiye da 2,000 filaye- ASUSS

Published

on

Kungiyar Malaman makarantun sakandare ASUSS shiyyar Kano, ta ce za ta samar da filaye fiye da guda Dubu Biyu ga mambobinta a kokarinta na saukaka wa malamai wajen mallakar muhalli.

 

Shugaban kungiyar Kwamared Abdu Usman Yalo, ne ya bayyana hakan a zantawarsa da freedom Radio a wani bangare bikin ranar Malamai ta duniya.

 

Kwamared Abdu Yalo ya kuma bukaci gwamnatin jihar Kano da ta sanya wa Malamai alawus karshen kowanne wata domin kara inganta ayyukansu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!