Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Za mu yi aiki tare da sauran gidajen masarautun Zazzau – Sarkin Zazzau

Published

on

Sarkin Zazzau Alhaji Ahmad Nuhu Bamalli ya sha alwashin yin aiki tare da sauran gidajen masarautar ta Zazzau a dukkannin harkokin mulkinsa.

Wannan na zuwa ne bayan da gwamnan Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i ke yabawa sabon sarkin biyo bayan kokarinsa wajen hada kan ‘yan uwansa bayan zamansa sarki na 19 a masarautar ta Zazzau.

Yanzu-yanzu: El-rufa’i ya naɗa sabon sarkin Zazzau

Za a yi jana’izar Sarkin Zazzau da ƙarfe 5 na yamma

Nasir El-Rufa’i ya kuma nusar da sarkin game da muhimmancin amfanin hadin kai wajen samun nasarar jagorantar al’ummar Zazzau.

Gwamnan ya bukaci sarkin da ya mai da hankali wajen aiki tare da ‘yan majalisar masarautar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!