Labarai Ƙungiyar Liverpool ta ɗauki ɗan wasan RB Leipzig Ibrahima Konate Published 2 years ago on May 28, 2021 By Abdullahi Isah Ƙungiyar kwallon ƙafa ta Liverpool ta cimma yarjejeniyar ɗaukar ɗan wasan baya na ƙungiyar kwallon ƙafa ta RB Leipzig, Ibrahim Konate. Ƙungiyar ta sanar da labarin ne a shafinta na intanet. Dan wasan mai shekaru 22 kwantiraginsa za ta fara aiki ne daga ranar 1 ga watan jibi na Yuli. Share this: RelatedMuhammad Salah ya zura kwallo 100 a premier din kasar IngilaSeptember 12, 2021In "Labaran Wasanni"Champions League: Neymar ba zai bugawa kungiyar sa ta PSG wasan da za ta yi da RB-Leipzig baOctober 19, 2021In "Labaran Wasanni"Chelsea ta dauki dan wasa WernerJune 18, 2020In "Labaran Wasanni" Related Topics: Up Next An kama mai taimakawa gwamna da zargin satar ƙarafan digar jirgi Don't Miss Za a fara aikin layin dogo daga Kano zuwa Abuja a watan Yuli – Amaechi You may like Click to comment You must be logged in to post a comment Login You must log in to post a comment. Listen LiveFreedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Your browser does not support the audio element. Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Your browser does not support the audio element. Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Your browser does not support the audio element. Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv Your browser does not support the audio element.
You must be logged in to post a comment Login
You must log in to post a comment.