Connect with us

Labarai

Ƙudurin gyaran dokar ofishin mai binciken kuɗi na Kano ya tsallake karatu na biyu

Published

on

Ƙudurin gyaran dokar ofishin mai binciken kuɗi na baɗi na jihar Kano, ya tsallake karatu na biyu a zauren Majalisar dokoki ta jiha.

Ƙudurin dai ya kai wannan mataki ne a zaman majalisar na yau Talata bayan da shugaban masu rinjaye na majalisar Alhaji Labaran Abdul Madari wakilin ƙaramar hukumar Warawa ya gabatar da karatun na biyu.

A Litinin ɗin makon jiya ne dai akawun majalisar Alhaji Garba Baƙo Gezawa, ya gabatar da karatu na ɗaya na dokar.

 

Za mu kawo muku cikakken labarin a nan gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!