Connect with us

Labarai

Ƙungiyar Lauyoyin Jigawa ta yi sabbin shugabanni

Published

on

Kungiyar lauyoyin Najeriya reshen jihar Jigawa ta gudanar zaben sabin shugabannin cin kungiyar na jiha inda aka fafata tsakanin mutane uku dake neman shugabancin ta.

 

Wadanda aka zaba din sun hada da Barista Garba Hamza Umar, a matsayin sabon shugaba sai Barista Saminu Sanusi mataimaki da Barista Kabiru Adamu a matsayin Sakandiren kungiyar.

 

Sauran su ne: Barista Muhammad Ahmad Auwal ma’aji da Muhammad Iliyasu Sa’idu mataimakin sakatare da kuma Barista Adamu Baba Doko Umar a matsayin sakataran yada labaran kungiyar da Ibrahim Ahmad mai kula ka’idojin da dai sauran su.

 

Barista Garba Hamza, ya samu nasara a kan abokan karawarsa guda biyu da kuri’u 60 ya sai na biyu guda 35 da na uku Umar Shehu Abubakar mai kuri’a 8.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!