Runsunar sojan kasar nan ta ce, sojojin ta na fafatawa da ‘ya’yan kungiyar Boko Haram wanda suka kai hari kan rundunar dake Baga a karamar hukumar...
Fadar shugaban kasa ta ce babu wasu da suke hana ruwa gudu a gwamnaitin shugaban kasa Muhammadu Buhari sai dai ‘yan Najeriya fiye da miliyan dari...
A yayin da ake cigaba da kai hare-hare wasu daga cikin yankunan jihar Zamfara, Gwamnan Abdul’aziz Yari ya kwashe wasu ‘yan kwanaki baya cikin jihar. Fiye...
Fiye da muslimai dari 500 ne suka taya ‘yan uwa mabiya addinin Kirista murnar zagayuwar haihuwar Yesu-Al-Masihu a gidan Limamin Majami’ar Avabgelical Pasto Yohanna Burus dake...