Acikin shirin Indaranka na jiya Litinin 22-04-2019 kunji cewar Hukumar Hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta gargadi matafiya da suyi hattara wajen tafiya da jakunkunansu...
Hukumar agajin gaggawa ta kasa NEMA ta bukaci gwamnatin tarraya da ta kai dauki ga al’ummar jihohin Adamawa da Taraba, sakamakon rikicin ‘yan-tada kayar baya da...
Fadar shugaban kasa ta mayar da martani ga kalubalantar da shugaban Cocin Katolika shiyyar Yola Stephen Mamza ya yi ga shugaban kasa Muhammadu Buhari na cewa,...