Aisha Umar uwa ce ga sojoji guda biyu Abubakar Hassan da Mubarak Hassan dake yaki da yan tayar da kayar baya a birnin Maiduguri na jihar...
Danna alamar sautin dake kasa domin sauraron shirin Kowane Gauta na karshen shekarar da mukayi ban kwana da ita jiya. Download Now Ayi sauraro lafiya.
Ranar Litinin ɗalibai a Kano suka shiga mako na biyu da komawa makaranta. Daliban da suka koma karatu, sun bayyana farin cikinsu game da bude makarantun,...