Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Dalibai sun ce an rage musu zaman banza.

Published

on

zaman banza

Ranar Litinin ɗalibai a Kano suka shiga mako na biyu da komawa makaranta. Daliban da suka koma karatu, sun bayyana farin cikinsu game da bude makarantun, inda wasu ke cewa komawa ajujuwa ya rage musu zaman banza, wasu kuma na cewar sun manta inda aka kwana a darussa.

Kwamishinan ilimi na jihar Kano Malam Sanusi Sa’idu Ƙiru ya shaida wa Freedom Radio cewa kafin buɗe makarantun sai da aka yi feshin kashe ƙwayoyin cututtuka a makarantu, sannan an tanadi wuraren wanke hannu.

A ranar Litinin din makon da ya gabata ne dai aka buɗe makarantun firamare dana sakandire na gwamnati da kuma masu zaman kansu cikin tsauraran matakan kariya saboda cutar Corona a Kano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!