

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 5 ta ci gaba da sauraron shari’ar zargin kisan kai da ake yiwa malamin makarantar nan Abdulmalik Tanko da Hashim...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, ta samu nasarar kama mutane 5 cikin waɗanda ake zargi da kashe matar auren nan Rukayya Mustapha a Kano....
Gwamnatin jihar Kano ta ce, za ta tabbatar an binciko tare da hukunta waɗanda ake zargi da kashe wata matar aure mai suna Rukayya Mustapha har...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA, ta ce tana neman dakataccen kwamandan sashin yaƙi da miyagun ayyuka da ke aiki a...
Majalisar dokoki ta jihar Kano, ta amince da dawo da dokokin gudanarwar kasuwannin Muhammadu Abubakar Rimi da Singa. Dawo da dokokin zai bada dama domin yi...
Tsohon dan wasan gaba na kasa Najeriya da Kano Pillars Gambo Muhammad ya zama mataimakin mai horarwa a tawagar Sai Masu Gida. Gambo Muhammad ya koma...