Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Rashin daukar wasanni a matsayin sana’a shine matsalar Najeriya-Muhammad Abdullahi

Published

on

Mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta All Star Sheka, ya ce rashin sakawa a rai wasanni sana’a ne da al’ummar kasar nan ba sa yi shine yake kawowa bangaren nakasu.

Muhammad Abdullahi Abubakar da akafi sani da (Dan Malam) ne ya bayyan hakan yayin da yake zantawa da Freedom Radiyo.

Ya kuma ce rashin fitowar ‘yan wasa filin motsa jiki da ake kira da filin atisaye shima na kawowa bangaren koma baya.

All Star Sheka ta doke Ajax Dawakin Kudu a wasan sada zuminci

Muhammad Abdullahi Abubakar ya ce ya jagoranci kungiyar kwallon kafa ta All Star Sheka wasanni 10 inda yai nasara a wasa 8 yai kuma rashin nasara a wasa 2.

Ya kuma ce babbar matsalar da ake samu a harkokin wasanni a kasar nan shine rashin samun mutanan da za su rinka daukar nauyin kungiyoyin wajen saka kudaden su.

A cewar sa kwallon kafa a yanzu dama baki dayan wasanni sana’a ne da za su iya daukar nauyin kasa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!