Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ya kamata maniyyata su gaggauta biyan kudin aikin Hajji Badi- NAHCON

Published

on

Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja a yau Alhamis ta tabbatar da zaben gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya.

Idan za a iya tunawa dai hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa ta bayyana Inuwa Yahaya a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar bayan ya samu kuri’u 342,821 inda ya doke abokin takararsa Jibrin Barde na jam’iyyar PDP wanda ya samu kuri’u 233,131.

A bisa rashin jin dadinta da sakamakon zaɓen, jam’iyyar PDP ta yi zargin cewa ba a sake zaben Yahaya da mafi rinjayen kuri’u ba.

Jam’iyyar ta kuma yi zargin cewa, APC ta gudanar da aringizon kuri’u a rumfunan zabe daban-daban a kananan hukumomi 9 daga cikin 11 na Jihar.

Amma kotun sauraron kararrakin zabe ta yi watsi da karar ta jam’iyyar PDP.

Rashin gamsuwa da hukuncin kotun sauraren kararrakin zaben yasa, dan takarar PDP da jam’iyyarsa suka garzaya kotun daukaka kara.

Darakta Janar na Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kano, Alhaji Laminu Rabi’u Danbappa, ya jaddada bukatar daukar matakin gaggawa na jami’an Hukumar alhazai na kananan hukumomi domin ganin an siyar da kujerun aikin Hajji a kan lokaci.

A sanarwar da Jami’in hulda da jama’a na hukumar, Sulaiman Abdullahi Dederi ya sanyawa hannu, yace Darakta Janar din yayi jawabin ga mahalarta taron a ranar Alhamis a taron bita na yini daya da hukumar ta shirya a sansanin ‘yan yawon bude ido na jiha, Alhaji Laminu Rabi’u Danbappa ya bukaci jami’an su kara zage damtse wajen siyar da dukkanin kujerun aikin Hajji da aka ware daga kananan hukumomi daban-daban.

Da yake karin haske game da lamarin, ya jaddada wajabcin karbar kudaden ajiya 4.500,000 daga maniyyatan da suka nufa a karshen wata mai zuwa, musamman nan da ranar 25 ga Disamba, 2023.

Bugu da kari, Alhaji Laminu Danbappa ya bayyana muhimman bayanai, inda ya bayyana cewa Saudiyya na shirin kammala bayar da bizar kwana 50 kafin Arafat a lokacin aikin Hajjin bana.

Da yake karin haske game da lamarin, ya jaddada wajabcin karbar kudaden ajiya 4.500,000 daga maniyyatan da suka nufa a karshen wata mai zuwa, musamman nan da ranar 25 ga Disamba, 2023.

Bugu da kari, Alhaji Laminu Danbappa ya bayyana muhimman bayanai, inda ya bayyana cewa Saudiyya na shirin kammala bayar da bizar kwana 50 kafin Arafat a lokacin aikin Hajjin bana.

Hukumar ta nuna jin dadin ta ga hadin kan dukkan masu ruwa da tsaki wajen gudanar da aikin hajji cikin kwanciyar hankali tare da hasashen kokarin da jami’an cibiyar alhazai na kananan hukumomi ke yi wajen cimma manufofin da aka ware musu.

A nasa bangaren, Daraktan ayyukan Hajji, Alhaji Kabiru Muhd ​​Panda ya bukace su da su mai da hankali sosai kan abubuwan da aka koyar dasu yayin taron.

Alhaji Kabiru Panda ya mika godiyarsa ga gwamnatin jihar karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir Yusif bisa jajircewar da ta yi na aikin Hajji.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!